Kwararren makarancin litattafan Hausa Ahmad Isa Koko ya rasu.

Ahmad Isah Koko mai karanta littafin “Rai Dangin Goro” da sauran littattafan adabin Hausa ya rasu bayan fama da jinya

Ahmed Isa Koko dai sananne ne a fannin sadarwa, musamman a harshen Hausa a Najeriya.

Ya shahara matuka wajen karanta litattafan adabin Hausa ta rediyo da kuma tallace-tallace wa kamfanoni.

Ya rasu ne bayan doguwar jinyar da ya fama da ita.

Allah Ya gafarta masa.

Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started