
Kwamishina Ayyuka da Gidaje na Jiha Injiya Marwan Ahmad, ya bayyana hakan a ranar Lahadi.
Yace za a fara aikin a ranar Alhamis 19 ga watan Oktoba, dan haka za a bude hanyar kasa ta Kofar Nasarawa domin zurga zurbar ababan hawa.


Kwamishina Ayyuka da Gidaje na Jiha Injiya Marwan Ahmad, ya bayyana hakan a ranar Lahadi.
Yace za a fara aikin a ranar Alhamis 19 ga watan Oktoba, dan haka za a bude hanyar kasa ta Kofar Nasarawa domin zurga zurbar ababan hawa.

Leave a comment