Kaftin Ibrahim Traore ya zama sabon Shugaban kasar Burkina Faso na soja

Sabon Shugaban Burkina Faso

Bayan juyin Mulki a kasar Burkina Faso.Kaftin Ibrahim Traore, ya haye kujerar Mulkin kasar a matsayin Shugaban Burkina Faso na soja, yayin daya hambarar da Paul-Henri Damiba.

Kaftin Ibrahim Traore, ya haye kujerar Mulkin kasar a matsayin Shugaban Burkina Faso na soja, yayin daya hambarar da Paul-Henri Damiba.

Sabon Shugaban ya kuma rushe gwamnatin kasar da kundin tsarin mulkinta.

Paul-Henri Damiba overthrew Burkina Faso’s President Kaboré on January 24, 2022.

Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started